Yadda aka ceci soja; Cafke 'yan bindigar Zariya; Barka da sallar sojoji ga Boko Haram - *|
Bayan tataburza da gwamnati, gawurtaccen dan bindigar nan Turji, wanda ya yi garkuwa da kimanin mutum 150 a kauyuka shida a Jihar Zamfara, ya sako mutanen bayan hukuma ta mika masa mahaifinsa da ta tsare saboda ta'addancinsa.
We have summarized this news so that you can read it quickly. If you are interested in the news, you can read the full text here. Read more: