IHRC ta zargi CBN da nuna wariya ga ma’aikatan masu alaka gwamnatin Buhari

CBN News

IHRC ta zargi CBN da nuna wariya ga ma’aikatan masu alaka gwamnatin Buhari
President Muhammadu Buhari
  • 📰 DailyPostNGR
  • ⏱ Reading Time:
  • 15 sec. here
  • 3 min. at publisher
  • 📊 Quality Score:
  • News: 12%
  • Publisher: 59%

Kungiyar kare hakkin Dan adam ta Duniya wato International Human Rights Commission (IHRC), zargi Babban Bankin Najeriya (CBN) da nuna bambanci tsakanin ma’aikata. Babban Daraktan Kungiyar na Najeriya, Ambasada Abdullahi Bakoji Adamu ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa ga manema labarai a Kano.

Kungiyar kare hakkin Dan adam ta Duniya wato International Human Rights Commission , zargi Babban Bankin Najeriya da nuna bambanci tsakanin ma’aikata. Babban Daraktan Kungiyar na Najeriya, Ambasada Abdullahi Bakoji Adamu ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa ga manema labarai a Kano. Ya ce akwai zargi mai karfi dangane da nuna bambanci da rashin adalci a wajen korar ma’aikata sauya masu wurin aiki da CBN ya yi.

“Rahotannin da ake yadawa kan wasu matakan da ake zargin Babban Bankin Najeriya ya dauka karkashin shirinsa na sake tsari, sun nuna wasu abubuwa da ake zargin nuna bambanci ne da rashin adalci a wurin aiki, dama take haƙƙoƙin dan Adam da kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanadar,” inji shi.

We have summarized this news so that you can read it quickly. If you are interested in the news, you can read the full text here. Read more:

DailyPostNGR /  🏆 11. in NG

President Muhammadu Buhari

Nigeria Latest News, Nigeria Headlines

Similar News:You can also read news stories similar to this one that we have collected from other news sources.

CBN’s renewed focus on diaspora remittances: Ki ni big deal?CBN’s renewed focus on diaspora remittances: Ki ni big deal?Nigeria's independent online newspaper
Read more »

Court bars CBN, others from withholding Kano LG fundsCourt bars CBN, others from withholding Kano LG fundsA Kano State High Court has restrained the Accountant-General of the Federation (AGF), the Central Bank of Nigeria (CBN), and the Revenue Mobilisation Allocation and Fiscal Commission (RMAFC) from withholding allocations for the 44 Kano State Local Governments.
Read more »

Court restrains CBN, accountant-general from withholding Kano LG fundsCourt restrains CBN, accountant-general from withholding Kano LG fundsA Kano state high court has restrained the Central Bank of Nigeria(CBN), the accountant-general of federal (AGF) and the Revenue...
Read more »

Court bars CBN, Accountant-General from withholding Kano LG fundsCourt bars CBN, Accountant-General from withholding Kano LG fundsA Kano state high court has restrained the Central Bank of Nigeria, CBN, the Accountant-General of Federation, AGF, and the Revenue Mobilisation Allocation and Fiscal Commission, RMAFC, from withholding funds for the 44 LGAs in the state.
Read more »

US election: 4 reasons Kamala Harris lost to Trump – Ex-CBN Deputy Gov, MoghaluUS election: 4 reasons Kamala Harris lost to Trump – Ex-CBN Deputy Gov, MoghaluFormer Deputy Governor the Central Bank of Nigeria, CBN, Kingsley Moghalu has suggested factors likely to have made former President Donald Trump defeat Vice President Kamala Harris in the November 5 presidential election. Moghalu stated that Americans were not ready yet for a female President.
Read more »

FX amnesty scheme: Banks can trade with deposited foreign currencies, says CBNFX amnesty scheme: Banks can trade with deposited foreign currencies, says CBNCBN has permitted banks to trade with foreign exchange (FX) deposited under the amnesty initiative for the FX deposit window.
Read more »



Render Time: 2025-03-13 18:46:17